Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Myammar sun bayyana cewa mabiya addinin Buddha masu tsaurin ra'ayi sun kara killace wasu daruruwan musulmi Rohingya a jihar Rakhine a ci gaba da takura musu da suke yi.
Lambar Labari: 3481826 Ranar Watsawa : 2017/08/23